Tehran (IQNA) Babban Masallacin Anwar da ke Sandol zai kasance a bude ranar Kirsimeti don samar da wuri mai dumi ga marasa gida a cikin matsalar tsadar rayuwa.
Lambar Labari: 3488382 Ranar Watsawa : 2022/12/23
Tehran (IQNA) bangaren kula da bin diddigin lamurran musulmi a duniya na cibiyar Azhar ya yi gargadin yiwuwar sake farfadowar ‘yan ta’addan Daesh masu da’awar jihadi.
Lambar Labari: 3486001 Ranar Watsawa : 2021/06/10
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi garrgadin cewa akwai yiwuwar a dakatar da bayar da agajin abinci ga wasu Palastinawa saboda karancin kudi.
Lambar Labari: 3481611 Ranar Watsawa : 2017/06/14